2023: Obasanjo ya bukaci a soke zaɓen shugaban ƙasa

Date:

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya ce zaben shugaban kasa da aka yi a ranar Asabar bashi da inganci don haka akwai bukatar dole soke shi.

 Obasanjo ya roki shugaban hukumar zabe mai zaman kanta Farfesa Mahmood Yakubu da ya ceci Najeriya daga cikin hadarin da take neman fadawa .
A cikin sanarwar da Obasanjo ya fitar ya ce ba wani boyayyen abu ba ne yadda jami’an INEC a rumfunan zabe sun gaza yin amfani da na’urar da aka tanadar musu, wanda hakan tasa ake zargin sun yi aringizon kuri’u.
 Idan dai za a iya tunawa, a ranar 1 ga watan Janairu, Obasanjo ya fito fili ya amince zai goyi bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, a wannan zaben da aka gudanar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: Bam ya fashe a Kano ya hallaka wasu ya kuma jikkata wasu

Aƙalla mutum biyar ne aka tabbatar da rasuwarsu, yayin...

Kotu a Kano ta sami wani Tela da laifin takurawa makwabtansa da karar keken dinki

Wata kotu a Kano ta samu wani tela da...

“BAMA YI”: Kalma mai alamta tsayuwar alkiyamar raggo ko mutakabirin dansiyasa – Dr. Murtala Iliyasu Ayagi

  Daga Dr. Murtala Iliyasu Ayagi malamin a Kwalejin Koyar...

2027: Tinubu ya bayyana lokacin da zai ambata sunan wanda zai yi masa mataimaki

I'mFadar Shugaban Kasa ta ce shugaba Bola Tinubu zai...