Da dumi-dumi: Sarki Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Rabiyul Sanni

Date:

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya baiwa Musulmi Nigeria Umarnin fara dubun watan Rabiyul Assani na shekara 1446.

“Gobe litinin shi ne 29 ga watan Rabiyul Awwal 1446 daidai da 22 ga watan Satumba 2025 ita ce Ranar da ya kamata al’ummar Musulmin Nigeria su fara duban jinjirin watan Rabiyul Assani”.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Shugaban Kwamitin ba da shawarwari Kan al’amuran da suka shafi harkokin addini na fadar Mai alfarma Sarkin Musulmi Farfesa Sambo wali Junaidu.

FB IMG 1753738820016
Talla

Sanarwar ta ce duk wanda ya ga jinjirin watan sai ya kai rahoton ga masaraken gargajiya dake kusa da shi domin Isar da sakon ga fadar Sarkin Musulmi .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yadda Dansanda ya harbe kansa da bindiga a Kano

Wani jami’in dansanda mai suna Aminu Ibrahim ya rasa...

Hukumar jin daɗin alhazai ta Kano ta sanar da kuɗin aikin hajjin badi

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta amince...

Kudade: Ganduje ya caccaki Gwamnatin kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma Tsohon shugaban jam’iyyar APC...

Gwamnan Kano ya tura sunayen mutane biyu majalisar dokokin don nada su a mukaman Kwamishinoni

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya mika...