Da dumi-dumi: Sarki Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Rabiyul Sanni

Date:

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya baiwa Musulmi Nigeria Umarnin fara dubun watan Rabiyul Assani na shekara 1446.

“Gobe litinin shi ne 29 ga watan Rabiyul Awwal 1446 daidai da 22 ga watan Satumba 2025 ita ce Ranar da ya kamata al’ummar Musulmin Nigeria su fara duban jinjirin watan Rabiyul Assani”.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Shugaban Kwamitin ba da shawarwari Kan al’amuran da suka shafi harkokin addini na fadar Mai alfarma Sarkin Musulmi Farfesa Sambo wali Junaidu.

FB IMG 1753738820016
Talla

Sanarwar ta ce duk wanda ya ga jinjirin watan sai ya kai rahoton ga masaraken gargajiya dake kusa da shi domin Isar da sakon ga fadar Sarkin Musulmi .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...