Da dumi-dumi: Ganduje ya yi murabus daga shugaban jam’iyyar APC na kasa

Date:

Daga Abdullahi Shu

Shugaban jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus a matsayin shugaban jam’iyyar APC na kasa.

Rahotanni sun bayyana cewa Ganduje ya sauka daga kujerar shugabancin jam’iyyar ne sakamakon wasu dalilai na rashin lafiya, kamar yadda ya rubuta a Wasika ajiye aiki.

InShot 20250309 102512486
Talla

Mista Ganduje, wanda tsohon gwamnan jihar Kano ne, ya bayyana dalilan kiwon lafiyarsa a kan matakin da ya dauka, inda ya bayyana cewa yana bukatar ya mai da hankali kan lafiyarsa.

Karin bayani zai zo nan gaba

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Murtala Sule Garo Ya Taya Al’ummar Musulmi Barka da Shigowar Sabuwar Shekarar Musulunci ta 1447AH

    Tsohon dan takarar mataimakin gwamnan jihar Kano, Alhaji Murtala...

Tinubu zai mayar da Fubara kan kujera gwamnan Rivers amma ya gindaya masa sharadi- Rahoto

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da mayar...

Yadda Makarantar JSS Unguwa uku dake K/H Tarauni ta Zama mafakar shaye-shaye da yan daba

Daga Mubina Ahmad Galadanchi Wasu daga cikin al'ummar unguwar unguwa...

Hukumar almajirai da yaran da ba sa zuwa Makaranta ta kaddamar da yi wa yaran da ba sa zuwa Makaranta Rijista a Kano

Daga Saminu Ibrahim Magashi   Hukumar kula da almajirai da yaran...