Da dumi-dumi: Kotu ta aike da matsahinan dake saka rigar mama ya na tare hanya domin neman Trending zuwa gidan yari

Date:

Kotun majistiri dake zamanta a Noman sland karkashin Mai sharia Hadiza Mahammad Hassan ta aike da Umar Hisham fagge wanda ake kira tsulange zuwa Gidan Gyaran hali da tarbiya.

Tun da fari dai Hukumar tace Fina Finai ta jihar kano ta kamashi tare kuma da gurfanar da shi gaban kotun.

InShot 20250309 102512486
Talla

Wakilin Kadaura24 da ya halarci zaman Kotun ya ce tuni an tusa kyeyar Matashin zuwa gidan gyaran hali har zuwa ranar 3 ga watan yuli , 2025.

Kotu ta yanke wa Jarumin Kannywood, Kilina hukuncin shekara 1 a gidan yari

Dama dai al’ummar jihar Kano sun jima suna kokawa da yadda Matashin ke gudanar da harkokinsa na Wasan barkwanci, inda yake amfani da rigar mama ta mata tare kuma da tare hanya duk da sunan Wasan barkwanci.

Karin bayani zai zo daga baya…

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

“BAMA YI”: Kalma mai alamta tsayuwar alkiyamar raggo ko mutakabirin dansiyasa – Dr. Murtala Iliyasu Ayagi

  Daga Dr. Murtala Iliyasu Ayagi malamin a Kwalejin Koyar...

2027: Tinubu ya bayyana lokacin da zai ambata sunan wanda zai yi masa mataimaki

I'mFadar Shugaban Kasa ta ce shugaba Bola Tinubu zai...

Ciyaman din Wudil ya kaddamar da aikin gina magudanan ruwa a wasu garuruwa a yankin

Daga Maryam Adamu Mustapha   Shugaban karamar hukumar Wudil, Hon. Abba...

Abba Gida-gida ya karrama yan kasuwar Singa yayin dawowarsa Kano bayan kammala aikin Hajji – Liti Kwasangwami

Daga Ibrahim Sani Gama   Kungiyar kwankwasiyya singa market dake jihar...