Da dumi-dumi: Kotu ta aike da matsahinan dake saka rigar mama ya na tare hanya domin neman Trending zuwa gidan yari

Date:

Kotun majistiri dake zamanta a Noman sland karkashin Mai sharia Hadiza Mahammad Hassan ta aike da Umar Hisham fagge wanda ake kira tsulange zuwa Gidan Gyaran hali da tarbiya.

Tun da fari dai Hukumar tace Fina Finai ta jihar kano ta kamashi tare kuma da gurfanar da shi gaban kotun.

InShot 20250309 102512486
Talla

Wakilin Kadaura24 da ya halarci zaman Kotun ya ce tuni an tusa kyeyar Matashin zuwa gidan gyaran hali har zuwa ranar 3 ga watan yuli , 2025.

Kotu ta yanke wa Jarumin Kannywood, Kilina hukuncin shekara 1 a gidan yari

Dama dai al’ummar jihar Kano sun jima suna kokawa da yadda Matashin ke gudanar da harkokinsa na Wasan barkwanci, inda yake amfani da rigar mama ta mata tare kuma da tare hanya duk da sunan Wasan barkwanci.

Karin bayani zai zo daga baya…

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce...