Sanata Barau ya kai ziyarar jaje ga iyalan ‘yan wasan da suka rasu, ya bayar da gudunmuwar N22m

Date:

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I Jibrin, a ranar Talata, ya kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan ‘yan wasan Kano 22 da suka mutu a wani mummunan hatsarin mota a ranar Asabar.

Mummunan lamarin ya faru ne a ranar Asabar a garin Dakatsalle mai tazarar kilomita kadan daga birnin Kano, yayin da ‘yan wasan ke dawowa daga gasar wasannin motsa jiki na kasa (NSF) da aka kammala a jihar Ogun.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Sanata Barau ya samu halartar karamin ministan gidaje da raya birane Honarabul Yusuf Abdullahi Atta da manajan daraktan hukumar raya arewa maso yamma (NWDC) Farfesa Abdullahi Shehu Ma’aji da tsohon dan majalisar wakilai Hon Faruk Lawan da shugaban ma’aikatansa Farfesa Muhammad Ibn Abdullah da jiga-jigan jam’iyyar APC da malamai da ‘yan kasuwa da sauran su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sallah: Baffa Babba ya raba buhu 2,000 na Shinkafa ga Kungiyoyin Tinubu a Kano

Babban daraktan cibiyar kula da ingantuwar aiyuka ta kasa...

Babbar Sallah : Kansilan Lajawa ya raba Naira dubu 500 ga al’ummar mazabarsa

Daga Nura Adam   Kansilan mazabar Lajawa a karamar hukumar Wudil...

Da dumi-dumi: Kotu ta aike da Matashin dake shigar mata a Tiktok da film gidan gyari

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Shugaban Hukumar tace fina-finai da Dab'i...

Rabon Jakai: Faizu Alfindiki ya aikawa Sanusi Bature budaddiyar wasika

Zuwa ga: DG. Sunusi Bature Dawakin Tofa Daraktan Yada Labarai, Gwamnatin...