Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi II, ya ce sai da ya zama Sarkin Kano sannan ya san hakikanin talauci .

Sarki Sanusi ya bayyana haka yayin laccar da aka shirya gabanin bikin cikar tsohon gwamnan jihar Ribas, Rotimi Amaechi, shekaru 60 a Abuja, ranar Asabar.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Tsohon Gwamnan na CBN ya ce, “Da yawa daga cikin Manya a Najeriya ba su san mene ne talauci ba, a matsayina na masanin tattalin arziki, tsohon Gwamnan CBN, ina ganin adadin matalauta, Amma ban san hakikanin talaucin ba sai da na zama sarki.

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu
“Kuma ka je kauye ka ga ruwan da suke sha, da gidajen da suke rayuwa a ciki, da kuma irin ajujuwan da suke Karatu a ciki wadanda ko rufi ba su da shi”. Inji Sarki Sanusi.

InShot 20250309 102403344

Muna cikin matsalar da ya kamata mu gyara ta fa, saboda dukkanin mu Muna rayuwa a birane, su kuma talakawa sun rayuwa cikin mawuyacin hali da ya kamata mu Kai musu dauki don inganta rayuwarsu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yadda kamfanin ganyen shayi na Z&Y ke fuskantar matsin lamba daga TOP TEAA

Wani matashin ɗan kasuwa daga jihar Kano, mai suna...

Gwamnatin Kano ta bayyana sunayen unguwannin da aka sami gurbatacciyar Iska

    Wani rahoto na mako-mako kan yanayin lafiyar iska da...

Sallah: Gwamnatin Kano za ta hukunta gidan wasan da ya bar masu shigar banza da shaye-shaye

Daga Rahama Umar Kwaru   A kokarin ta na yaki da...

Sallah: Hussari ya sauke kabakin arziki ga yan jam’iyyar APC na karamar hukumar Gwale

Daga Ibrahim Abubakar Diso   Tsohon Dan Majalisar wakilai da ya...