Gwamnatin Kano za ta yi doka da za ta tilastawa kamfanoni ɗaukar ma’aikata kashi 75 yan jihar

Date:

 

Gwamnatin jihar Kano za ta yi wata doka da za ta tilastawa kamfanoni masu zaman kansu daukar kashi 75 na maaijata yan asalin jihar.

A kan haka, gwamnatin ta kafa kwamitin kula da ɗaukar ma’aikata bisa ka’ida.

InShot 20250309 102403344

Da ya ke jawabi yayin wani taron tattaunawa da masu ruwa da tsaki a jiya Laraba a Kano, shugaban kwamitin, Dakta Ibrahim Garba, ya bayyana cewa za a mika daftarin dokar ga majalisar dokokin jihar da kuma gwamnan jihar domin amincewa.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Matakin, a cewarsa, na da nufin magance matsalar rashin aikin yi da kuma zaman kashe-wando tsakanin matasa a jihar.

Wasu mutane na kokarin sayar da wata makaranta a Kano, al’ummar yankin sun nemi daukin gwamna Abba

Malam Garba ya bayyana cewa Gwamna Abba Yusuf ne ya kafa kwamitin domin magance damuwar da ƴan jihar ke fuskanta dangane da yadda wasu kamfanoni masu zaman kansu su ke kin daukar ‘yan asalin jihar aiki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...