Gwamnatin Kano za ta yi doka da za ta tilastawa kamfanoni ɗaukar ma’aikata kashi 75 yan jihar

Date:

 

Gwamnatin jihar Kano za ta yi wata doka da za ta tilastawa kamfanoni masu zaman kansu daukar kashi 75 na maaijata yan asalin jihar.

A kan haka, gwamnatin ta kafa kwamitin kula da ɗaukar ma’aikata bisa ka’ida.

InShot 20250309 102403344

Da ya ke jawabi yayin wani taron tattaunawa da masu ruwa da tsaki a jiya Laraba a Kano, shugaban kwamitin, Dakta Ibrahim Garba, ya bayyana cewa za a mika daftarin dokar ga majalisar dokokin jihar da kuma gwamnan jihar domin amincewa.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Matakin, a cewarsa, na da nufin magance matsalar rashin aikin yi da kuma zaman kashe-wando tsakanin matasa a jihar.

Wasu mutane na kokarin sayar da wata makaranta a Kano, al’ummar yankin sun nemi daukin gwamna Abba

Malam Garba ya bayyana cewa Gwamna Abba Yusuf ne ya kafa kwamitin domin magance damuwar da ƴan jihar ke fuskanta dangane da yadda wasu kamfanoni masu zaman kansu su ke kin daukar ‘yan asalin jihar aiki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...