Tinubu zai dawo Nigeria a yau litinin

Date:

 

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai dawo Najeriya a ranar Litinin 21 ga watan Afrilun 2025 bayan tafiyar da ya yi zuwa kasar Faransa da nahiyar turai .

IMG 20250415 WA0003
Talla

Mai magana da yawun Shugaban Kasa Bayo Onanuga ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin.

Gwamnatin Kano, za ta kula alakar Noma, kasuwanci da makamashi da kasar Morocco

Tun da farko, fadar Shugaban Kasa ta ce Tinubu na aiki daga inda yaje, tana mai bayyana cewa rashin kasancewar sa a fadar Shugaban Kasa baya hana shi aiki.

InShot 20250309 102403344

Idan za’a iya Kadaura24 ta rawaito al’umma da dama sun nuna damuwa bisa yadda shugaban kasa ya dade baya kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...