Tinubu zai dawo Nigeria a yau litinin

Date:

 

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai dawo Najeriya a ranar Litinin 21 ga watan Afrilun 2025 bayan tafiyar da ya yi zuwa kasar Faransa da nahiyar turai .

IMG 20250415 WA0003
Talla

Mai magana da yawun Shugaban Kasa Bayo Onanuga ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin.

Gwamnatin Kano, za ta kula alakar Noma, kasuwanci da makamashi da kasar Morocco

Tun da farko, fadar Shugaban Kasa ta ce Tinubu na aiki daga inda yaje, tana mai bayyana cewa rashin kasancewar sa a fadar Shugaban Kasa baya hana shi aiki.

InShot 20250309 102403344

Idan za’a iya Kadaura24 ta rawaito al’umma da dama sun nuna damuwa bisa yadda shugaban kasa ya dade baya kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yansanda sun Haramta Hawan Sallah a Kano

Daga Abdulmajid Habib   Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta haramta...

Sanata Barau ya kai ziyarar jaje ga iyalan ‘yan wasan da suka rasu, ya bayar da gudunmuwar N22m

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I Jibrin, a...

Hawan sallah : Sarki Sanusi ya umarci hakimai su shigo cikin birnin Kano

Majalisar Masarautar Kano ta fitar da wata takarda mai...

Yadda kamfanin ganyen shayi na Z&Y ke fuskantar matsin lamba daga TOP TEAA

Wani matashin ɗan kasuwa daga jihar Kano, mai suna...