Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai dawo Najeriya a ranar Litinin 21 ga watan Afrilun 2025 bayan tafiyar da ya yi zuwa kasar Faransa da nahiyar turai .

Mai magana da yawun Shugaban Kasa Bayo Onanuga ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin.
Gwamnatin Kano, za ta kula alakar Noma, kasuwanci da makamashi da kasar Morocco
Tun da farko, fadar Shugaban Kasa ta ce Tinubu na aiki daga inda yaje, tana mai bayyana cewa rashin kasancewar sa a fadar Shugaban Kasa baya hana shi aiki.
Idan za’a iya Kadaura24 ta rawaito al’umma da dama sun nuna damuwa bisa yadda shugaban kasa ya dade baya kasar.