Yanzu-yanzu: Majalisar Wakilan Nigeria ta bayyana Matsayarta Kan dokar ta baci a jihar Rivers

Date:

 

Majalisar wakilan Nigeria ta Amince da dokar ta baci da shugaban kasa Bola Tinubu ya sanya a jihar Rivers.

Yayin zamansu na ranar Alhamis, ƴan majalisar wakilan sun amince da gagarumin rinjaye ƙudirin shugaban ƙasar na ayyana dokar ta ɓaci a jihar Rivers.

InShot 20250309 102403344
Talla

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito a ranar Talata ne Shugaba Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a jihar inda ya dakatar da gwamnan jihar da sauran zaɓaɓɓun shugabanni.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar Salanta A Yau ta raba kayan Sallah ga marayu sama da 200

A wani yunkuri na taimako da jin-kai ga marayu...

Hukumar Shari’ah ta jihar Kano ta rabauta da Bohal na sama da miliyan 10 daga kungiyar Wamy

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Hukumar Shari'ah ta rabauta da Katafaren...

Sanarwa ta Musamman Daga Gwamnatin Jihar Kano

SANARWA !!! kasancewar ranar Asabar, 29 ga watan Maris, 2025,...

Gwamnatin tarayya ta aiyana ranakun hutun Sallah

Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Litinin 31 ga watan...