Mahaddata Alqur’ani sun karrama gwamnan Kano

Date:

 

 

kungiyar mahaddata alkur’ani ta kasa reshan jihar Kano ta karrama gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf a matsayin garkuwar mahaddata alkur’ani na kasa

Bikin karramawar ya gudana NE a fadar gwamnatin jihar Kano ayayin Bikin karrama daliban da suka samu nasara a gasar karatun alkur’ani na kasa da aka kammala a jihar kebbi.

InShot 20250309 102403344
Talla

Gwamna Yusuf ya bayyana farin cikinsa bisa wannan karramawar da ya samu ya Kuma ja hankalin jihar Kano da azauna lafiya aci gaba da yiwa jihar Kano addu’a dama kasa baki daya

A yayin bikin karramawar akwai kwamishinan addinai malam Tijjani sani Auwal,sheikh uba sharada limamin masallacin Murtala, sheikh Tijjani Bala kalarawi da sauran manyan malamai a jihar Kano

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Na sauke nauyin da Tinubu ya ɗora min – Gwamnan riko na jihar Rivers

Vice-Admiral Ibok-Ete Ibas (Mai ritaya), wanda shi ne gwamnan...

Cin Gashin Kan Kananan Hukumomi: Kawu Sumaila ya jinjinawa Gwamnan Kano

Sanatan da ke wakiltar Kano ta Kudu a Majalisar...

Gwamna Yusuf Ya Shirya Baiwa Kananan Hukumomin Kano Cikakken ‘Yan cin Kai

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince...

Majalisar Zartarwa ta jihar Kano ta Amince da kashe Naira Biliyan 18 don aiwatar da wasu aiyuka

  Majalisar zartarwar jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abba Kabir...