Mahaddata Alqur’ani sun karrama gwamnan Kano

Date:

 

 

kungiyar mahaddata alkur’ani ta kasa reshan jihar Kano ta karrama gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf a matsayin garkuwar mahaddata alkur’ani na kasa

Bikin karramawar ya gudana NE a fadar gwamnatin jihar Kano ayayin Bikin karrama daliban da suka samu nasara a gasar karatun alkur’ani na kasa da aka kammala a jihar kebbi.

InShot 20250309 102403344
Talla

Gwamna Yusuf ya bayyana farin cikinsa bisa wannan karramawar da ya samu ya Kuma ja hankalin jihar Kano da azauna lafiya aci gaba da yiwa jihar Kano addu’a dama kasa baki daya

A yayin bikin karramawar akwai kwamishinan addinai malam Tijjani sani Auwal,sheikh uba sharada limamin masallacin Murtala, sheikh Tijjani Bala kalarawi da sauran manyan malamai a jihar Kano

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar Ɗaliban Mariri ta gudanar da aikin duba marasa Lafiya kyauta a yankin

Daga Abdallahi Shu'aibu Hayewa   Kungiyar Dalibai ta Makarantar Mariri wato...

Gwamnan Taraba ya bayyana dalilinsa na shirin komawa APC

Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya ce zai shiga...

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan...