Yanzu-Yanzu: An ga Watan Ramadan a Nigeria

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

 

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya tabbatar da cewa an ga watan Ramadana a Nigeria

“Mun sami labarin ganin watan Ramadana a Wannan rana ta Juma’a, kuma muna tantance mun kuma amince da Batun ganin watan, don haka gobe ne 1 ga watan Ramadana”.

InShot 20250115 195118875
Talla

Kadaura24 ta rawaito Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya bayyana hakan ne yayin wani taron manema labarai a fadarsa dake Sokoto.

Yanzu-Yanzu: An ga Watan Ramadan a Ƙasar Saudiyya

Bisa Wannan bayani na Sarkin musulmi ta tabbaa gobe asabar ne 1 ga watan Ramadan na Shekarar 1446 Bayan Hijr.

Dama dai yau Juma’a ne 29 ga Watan sha’aban Kuma ita ranar da mai alfarma sarkin musulmi ya bada Umarnin a fara duban jinjirin watan duban wata a Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ba za mu lamunci cin zarafi ko tozarta wasu da sunan Tashe ba – Hukumar Hisbah

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Hukumar Hisba ya jihar kano ta...

Da dumi-dumi: El-Rufa’i ya fice daga jam’iyyar APC

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya tabbatar da...

2027: Atiku Abubakar ya bayyana matsayarsa game da kasancewarsa a PDP

  Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya musanta rahotannin...

Cikakken Bayani Kan Yan Bindigar da Yansanda Su Ka Kama a Kano

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar yansanda ta kasa reshen jihar...