APC ta Amince Ganduje ya cigaba da Shugabancinta

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta kaɗa ƙuri’ar amincewa da salon jagorancin shugabanta, Abdullahi Umar Ganduje.

A taron da jam’iyyar ta kammala yau Laraba a Abuja, masu ruwa da tsaki na jam’iyyar sun yaba da rawar da Ganduje ya taka tun bayan naɗa shi kan muƙamin a watan Agustan 2023.

InShot 20250115 195118875
Talla

Hakan na nufin cewa tsohon gwamnan na jihar Kano zai ci gaba da jagorancin jam’iyyar har zuwa lokacin da za a yi babban taronta na ƙasa, inda za a zaɓi cikakken shugaba.

Fargaba: An tsaurara tsaro a Gidan Sarki na Nasarawa inda Aminu Ado Bayero ke zaune

A watan Agustan 2023 ne kwamitin gudanarwa na jam’iyyar ya tabbatar da Ganduje a matsayin shugaban jam’iyyar na riƙo na ƙasa, bayan ajiye aikin shugaban jam’iyyar da ya gabace shi, Sanata Abdullahi Adamu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Fadar shugaban ƙasa ta mayar da martani ga Kalaman Kwankwaso

Fadar Shugaban Ƙasa ta musanta zargin Sanata Rabiu Musa...

Yadda Kwamishina a gwamnatin Kano ya tsayawa wani dilan ƙwaya aka bada belin sa a kotu

  Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Namadi, ya tsaya...

Kwankwaso ya caccaki gwamnatin Tinubu

  Tsohon gwamnan jihar Kano, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya...

Yanzu-yanzu: Jam’iyyar APC ta yi Sabon Shugabanta na Kasa

  Ministan Jinkai da ba da Agajin Gaggawa, Farfesa Nentawe...