Yanzu-yanzu: Jam’iyyar APC ta yi Sabon Shugabanta na Kasa

Date:

 

Ministan Jinkai da ba da Agajin Gaggawa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na kasa bayan samun amincewar Shugaba Bola Ahmed Tinubu da gwamnonin jam’iyyar a wani taro da aka gudanar a ranar Alhamis.

An dai zabi Yilwatda domin maye garubin Ganduje ne a fadar shugaban kasa yayin taron kwamitin kolin na jam’iyyar APC na kasa.

Tuni dai an rantsar da Sabon shugaban Rikon jam’iyyar APC a gaban shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu.

InShot 20250309 102512486
Talla

Wannan mataki na zuwa ne a lokacin da jam’iyyar ke shirin sake Shirin tunkarar babban zaben 2027.

Ana sa ran cewa Farfesa Nentawe, wanda ya taba tsayawa takarar gwamna a Filato a 2023, zai kawo sabbin dabaru da hadin kai a cikin jam’iyyar domin karfafa martabarta da kawar da rikice-rikicen cikin gida da ke barazana ga hadin kan APC.

Da dumi-dumi: NNPC ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito a kwanakin baya ne tsohon Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sauka daga shugabancin jam’iyyar a rankansa , kuma ya ce ya yi hakan ne domin ya Sami samar Kula da lafiyarsa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...