Yanzu-yanzu: Dangote ya sake rage farashin man fetur

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

Matatar mai ta Dangote ta bayyana cewa ta rage farashin man daga Naira N890 zuwa Naira N825 duk lita

Sanarwar ta ce Sabon farashin zai fara aiki ne daga ranar 27th February 2025.

InShot 20250115 195118875
Talla

A wata sanarwa da kamfanin ya fitar ya ce ya rage farashin man ne sakamakon karatowar watan azumin Ramadan, don tallafawa yunkurin shugaban kasa na sasauta al’amura a Nigeria.

Fargaba: An tsaurara tsaro a Gidan Sarki na Nasarawa inda Aminu Ado Bayero ke zaune

Wannan ne dai karo na biyu a watan fabarairu da Dangote ya rage farashin man fetur bayan karin da aka samu kwanakin baya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...