Gwamnatin Neja za ta karya farashin kayan abinchi

Date:

Gwamnatin jihar Neja a Nigeria ta ce zata karya farashin kayan abinchi sakamakon gabatowar watan azumin Ramadan.

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya sanar da hakan ne lokacin da ya karɓi baƙuncin tawagar gidauniyar ‘Gates’ a gidan gwamnatin jihar da ke Minna.

InShot 20250115 195118875
Talla

Gwamna Bago ya ce ya ɗauki matakin ne domin sauƙaƙa wa al’umma a lokacin azumin watan Ramadan.

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta duk lokacin watan azumin Ramadan al’umma su kan koka da yadda yan kasuwa ke tsauwala farashin kayan masarufi saboda yadda ake yawan amfani da su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika sakon ta’aziyyar Rasuwar Aminu Dantata

Daga Sadiya Ahmad   Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika...

Kungiyar ’Yan Jaridun Kano Arewa ta Aike da Sakon Ta’aziyyar Rasuwar Alhaji Aminu Dantata

  Kungiyar ’Yan Jarida ta Kano Arewa ta bayyana alhinin...