Da dumi-dumi: Gwamnan Kano ya rabawa sabbin kwamishinoni ma’aikatu

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya jagoranci rantsar da sabbin kwamishinoni 7 da majalisar jihar ta amince da su.

An gudanar da rantsuwar ne yau litinin a dakin taron na Anti chamber dake gidan gwamnatin jihar Kano.

Ga Sunaye da ma’aikatun da aka tura sabbin kwamishinonin:

Talla

1. Amb. Abdullahi Ibrahim Waiya – Information

2. Shehu Wada Shagagi – Investment, Commerce and Industry

3. Ismail Aliyu Dan Maraya – Finance

4. Gaddafi Shehu – Power

Kishin Kano da Kwankwasiyya ne yasa Nura Bakwankwashe ke tare da mu – Gwamna Abba Gida-gida

5. Dahiru HASHIM – Environment

6. Abdulkadir Abdulsalam – Rural and community development

7. Nura Iro Ma’aji – Public Procurement

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...

Majalisu na neman sauya lokacin zabuka a Nigeria

Majalisar Dokoki Ta Ƙasa Ta Gabatar Da Kudirin Sauya...

Kungiyar Lauyoyi yan asalin jihar Kano sun mika korafi ga kasashen Amuruka Ingila da UN kan zargin kisan a Tudun Wada

Kungiyar Lauyoyin Yan Asalin Jihar Kano (National Forum of...

Da dumi-dumi: ASUU ta sanar da ranar da zata fara yajin aiki

Shugabancin Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta umurci...