Da dumi-dumi: Gwamnan Kano ya rabawa sabbin kwamishinoni ma’aikatu

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya jagoranci rantsar da sabbin kwamishinoni 7 da majalisar jihar ta amince da su.

An gudanar da rantsuwar ne yau litinin a dakin taron na Anti chamber dake gidan gwamnatin jihar Kano.

Ga Sunaye da ma’aikatun da aka tura sabbin kwamishinonin:

Talla

1. Amb. Abdullahi Ibrahim Waiya – Information

2. Shehu Wada Shagagi – Investment, Commerce and Industry

3. Ismail Aliyu Dan Maraya – Finance

4. Gaddafi Shehu – Power

Kishin Kano da Kwankwasiyya ne yasa Nura Bakwankwashe ke tare da mu – Gwamna Abba Gida-gida

5. Dahiru HASHIM – Environment

6. Abdulkadir Abdulsalam – Rural and community development

7. Nura Iro Ma’aji – Public Procurement

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...

Tinubu ka fadawa yan Nigeria Inda ka tsaya har kwana 5 bayan taron BRICS – ADC

    Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC ta soki Shugaban...

Da dumi-dumi: Yadda akai Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello

Rahotannin sun tabbatar da cewa jami'an tsaro a Nigeria...