Wani Gwamna zai rika biyawa yan jiharsa tallafin man fetur

Date:

Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya sanar da cewa gwamnatin jihar za ta rage farashin man fetur ga manoma a yankunan da rikicin Boko Haram ya shafa.

Zulum ya sanar da wannan tallafi ne a jiya Juma’a a garin Bama yayin da ya kaddamar da rabon kayan noma ga manoma sama da 5,000 da Boko Haram ta taba korar su daga muhallansu.

A cewar gwamnan, farashin litar man fetur da ake sayarwa tsakanin N1,000 zuwa N1,200 a Maiduguri za a sayar wa manoma kan N600.

Hukumar Tace Fina-fina ta Kano ta Dakatar da Babbar Jaruma a Kannywood

Wannan mataki, a cewar sa, na da nufin rage nauyin kudin da ke kan manoman a yankunan da su ka fuskanci lalacewar tattalin arziki da gine-gine sakamakon shekaru na rikici.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...