EFCC ta gurfanar da wanda ake da zargi da almundahanar taki a Kano

Date:

Hukumar EFCC ta gabatar da wani mutum mai suna Sanusi Hashim bisa zargin almundahanar taki ta naira miliyan 108.

An gabatar da Hashim ne a babbar kotun tarayya da ke Zaria a gaban Mai shari’a Kabiru Dabo kan zargin rashawa, wanda ya saɓa da sashe na 293, wanda kuma ya cancani hukunci a ƙarƙashin sashe 294 na kundin laifuka.

Talla

An zarge shi ne da karɓar naira miliyan 108 daga Ahmad Mohammad Liman da Bashiru Mohammad domin ya kawo musu taki, amma ya ƙi kai musu, zargin da ya ƙaryata.

A ƙarshe Mai shari’a Dabo ya ɗage sauraron shari’ar zuwa ranar 10 ga Fabrairun 2025, sannan ya buƙaci a ajiye wanda ake ƙara a kurkuku.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...