Yanzu-yanzu: Tinubu ya sake baiwa Musa Iliyasu Kwankwaso Mukami

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya amince da nada Hon. Musa Iliyasu Kwankwaso a matsayin Daraktan Kuɗi na hukumar raya kogunan Hadejia -Jama’ar mai kuda da kano.

Kafin wannan nadin Musa Iliyasu Kwankwaso mamba ne a Majalisar Ƙoli ta wata makarantar gaba da sakandire dake jihar Kogi.

Talla

A baya da Musa Iliyasu Kwankwaso ya rika mukamin kwamishina har sau uku a gwamnatin jihar Kano, Inda ya yi aiki da Malam Ibrahim Shekarau da Abdullahi Umar Ganduje.

Idan za a Iya tunawa Kadaura24 ta rawaito shugaban ƙasar ya nada Engr. Rabi’u Sulaiman Bichi a matsayin Manajan daraktan Kogunan Hadejia – Jama’are mai kula da Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...