Labari mai dadi: Dangote ya rage farashin litar man fetur dinsa

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

Kamfanin Dangote ya sanar da rage farashin tacaccen man fetur din da yake sayarwa dillalan man a Najeriya.

Mai magana da yawun kamfanin Anthony Chiejina yace sun rage farashin ne daga naira 990 kowacce lita zuwa naira 970 domin saukakawa jama’ar Najeriya.

Talla

Sanarwar ta ce kamfanin na Dangote ya dauki wannan matakin ne domin nuna godiya ga ‘yan Nijeriya bisa goyon bayan da suke ba Dangote.

Dagacin da ya Shekara 91 yana mulki ya Rasu 

Idan za a iya tunawa kamfanin Ɗangote ya Fara sayar da man matatarsa ne akan farashin Naira 990 ga dillalai, sai dai yasa fama da kalubale daga bangarori daban-daban.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...