Labari mai dadi: Dangote ya rage farashin litar man fetur dinsa

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

Kamfanin Dangote ya sanar da rage farashin tacaccen man fetur din da yake sayarwa dillalan man a Najeriya.

Mai magana da yawun kamfanin Anthony Chiejina yace sun rage farashin ne daga naira 990 kowacce lita zuwa naira 970 domin saukakawa jama’ar Najeriya.

Talla

Sanarwar ta ce kamfanin na Dangote ya dauki wannan matakin ne domin nuna godiya ga ‘yan Nijeriya bisa goyon bayan da suke ba Dangote.

Dagacin da ya Shekara 91 yana mulki ya Rasu 

Idan za a iya tunawa kamfanin Ɗangote ya Fara sayar da man matatarsa ne akan farashin Naira 990 ga dillalai, sai dai yasa fama da kalubale daga bangarori daban-daban.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...