Da dumi-dumi: Nijeriya ta gayyaci jakadan Libya kan batun Super Eagles

Date:

 

 

Ma’aikatar Harkokin Wajen Nijeriya ta gayyaci jakadan kasar Libya a Nijeriya biyo bayan cin zarafin tawagar Super Eagles a Libya bayan an karkatar da jirginsu ba zato ba tsammani.

Leadership ta rawaito cewa ministan Harkokin Waje na Nijeriya, Yusuf Tuggar, ya tabbatarwa da manema labarai na fadar gwamnati cewa, a yanzu haka ana kokarin dawo da tawagar kwallon kafa ta kasa Najeriya.

Adadin yaran da ke fama da yunwa ya karu a Arewacin Nigeria – Bincike

Tuggar ya bayyana cewa hukumomin Najeriya suna tuntubar tawagar Super Eagles kai tsaye, sannan jami’an ofishin jakadancin Nijeriya da ke Libya sun tura jami’ai don su taimaka wa ‘yan wasan da jami’an da suka makale.

Talla

Ya kara da cewa ana daukar lamarin da matukar mahimmanci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: Almajirai 17 sun kone kurmus 15, sun jikkata sanadiyya wata gobara

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Wata gobara da ta tashi ta...

Mun gano yadda yan Bauchi ke mamaye dazukan Kano – Gwamnatin Kano

Daga Nazifi Dukawa     Gwamnatin jihar Kano ta ce ta gano...

Gwamnatin Kano Ta Kammala Aikin Gina Mayanka ta Naira Biliyan 1.5

Daga Zakaria Adam Jigirya     Gwamnatin jihar Kano ta karkashin Shirin...

An dakatar da Shugaba da Sakataren kungiyar APC X Eagle forum

Kwamitin zartarwa na kungiyar APC X Eagle forum ya...