El-Rufa’i ya magantu kan dawo da Sarki Sanusi II gadon sarautar Kano

Date:

 

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya yabawa Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf kan dawo da Muhammadu Sanusi na II kan karagar mulkin Kano.

El-Rufai, ya ce dawo da Sarkin na daya daga cikin “Abubuwa mafiya muhimmaci da suka faru a rayuwat”.

Talla

Tsohon Gwamnan ya bayyana hakan ne a yau Laraba, a yayin taron horas da matasa kan fasahar zamani na jihohin Arewa mai suna Arewa Tech Fest dake gudana a Kano.

Rasuwar yan sandan Kano babban rashi ne ga Nigeriya – Sarki Aminu Bayero

Taron ya samu halartar Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf wanda ya samu wakilcin mataimakinsa da Gwamnan Katsina, Dikko Radda da wakilcin Gwamnan Zamfara.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kisan ɗalibai a Kano: Kwamitin Malamai da Iyayen yara na jihar ya nuna damuwarsa

Daga Abdulhamid Isah D/Z Malam Salisu Abdullahi shugaban kwamitin malamai...

Hakikanin halin da gwamnan Katsina yake ciki, bayan wani hatsari

  Rahotanni daga Katsina na cewa gwamnan jihar Katsina Dikko...

Zargin almundahana: ICPC ku fita daga harkokin Siyasar Kano – Kungiyar Ma’aikatan KANSIEC

Daga Hafsat Abdullahi Darmanawa   Kungiyar ma'akatan wucin gadi da suka...

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...