Zaɓen Edo: An tafi hutu bayan tattara sakamakon ƙananan hukumomi 16

Date:

 

 

Babban jami’in tattara sakamakon zaɓen gwamnan jihar Edo, Farfesa Farouk Adamu Kute, ya sanar da ɗage karɓa da tattara sakamakon zuwa ƙarfe 5:00 na maraice, bayan karɓar sakamakon ƙananan hukumomi 16.

Talla

Farfesa Kute ya ce za a tafi hutun ne kasancewar ragowar ƙananan hukumin biyu har yanzu ba su ƙarasa zauren tattara sakamakon zaɓen ba.

Takutaha: Mu dage da addu’ar neman sauki a wajen Allah kan halin da Nigeria take ciki – Falakin Shinkafi ga Musulmi

Kawo yanzu sakamakon ya nuna cewa jam’iyyar APC mai hamayya a jihar ce kan gaba bayan da ta lashe ƙananan hukumomi 11, yayin da PDP mai mulkin jihar ke da rinjaye a ƙananan hukumo biyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...