Zaɓen Edo: An tafi hutu bayan tattara sakamakon ƙananan hukumomi 16

Date:

 

 

Babban jami’in tattara sakamakon zaɓen gwamnan jihar Edo, Farfesa Farouk Adamu Kute, ya sanar da ɗage karɓa da tattara sakamakon zuwa ƙarfe 5:00 na maraice, bayan karɓar sakamakon ƙananan hukumomi 16.

Talla

Farfesa Kute ya ce za a tafi hutun ne kasancewar ragowar ƙananan hukumin biyu har yanzu ba su ƙarasa zauren tattara sakamakon zaɓen ba.

Takutaha: Mu dage da addu’ar neman sauki a wajen Allah kan halin da Nigeria take ciki – Falakin Shinkafi ga Musulmi

Kawo yanzu sakamakon ya nuna cewa jam’iyyar APC mai hamayya a jihar ce kan gaba bayan da ta lashe ƙananan hukumomi 11, yayin da PDP mai mulkin jihar ke da rinjaye a ƙananan hukumo biyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Buhari: Majalisar Nigeria ta dakatar da duk aiyukanta

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Majalisar dokokin Nigeria ta dage zamanta...

Gwamnati ta baiwa ma’aikata hutu saboda rasuwar Muhammad Buhari

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Katsina karkashin gwamna Umar...

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...