Maulidi: Murtala Sule Garo ya taya al’ummar Musulmi Murnar zagayowar watan haihuwar Annabi S A W

Date:

 

Tsohon dan takarar mataimakin gwamnan jihar kano, Alhaji Murtala Sule Garo, ya taya al’ummar Musulmi murnar zagayowar watan Maulidi.

12 ga watan Rabi’ul Awwal ita ce ranar da aka haifi fiyayyen halitta Annabi Muhammad (SAW). Wanda musulmi ke murna da samuwar sa ta hanyar shirya karatuttuka da zumunci da liyafar cin abinci da kasidu ga daliban makarantun Islamiyya.

Murtala Sule Garo yi kira ga dukkan masu rike da madafun iko a kowanne mataki da su duba Allah su kawo tsarin da zai saukakawa al’umma halin da su ke ciki.

Farashin Mai: Takaddama ta barke tsakanin Ɗangote da NNPC

Tsohon kwamishinan kananan hukumomin yai kira mahukunta da su yi dukkan mai yiwuwa dan inganta tsaro a Nigeria.

NNPC ya fitar da farashin da yan Nigeria za su rika sayan man fetur din Ɗangote

Ya ce, “Ina kira ga al’umma Musulmi da su dage da addu’a musamman a wannan wannan watan na Maulidi akan harkar tsaro da kuma daba da ta addabi al’umar jihar Kano.

 

“Ina kira da mahukunta da kyautata rayuwar Almajirai da samawa matasa aikin yi. Ta wannan hanya ce za a iya inganta rayuwar al’umma.”

Ina kuma kira ga al’ummar musulmi da suyi anfani da tarukan mauludi wajen yin adduo’in samun zaman daya da saukin rayuwa a jihar Kano da Najeriya baki daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...