Da dumi-dumi: NNPC ya bayyana farashin da ya sayi Man fetur din Ɗangote

Date:

Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL) ya bayyana cewa ya sayi man fetur a kan Naira 898 kan kowace lita daga matatar Dangote.

Kamfanin mai ya kai kwashe kimanin manyan motoci 300 zuwa matatar mai da ke Legas, ranar Asabar, kuma an fara lodin a ranar Lahadi.

YANZU-YANZU: Obasanjo Ya Isa Minna, Domin Gana wa da IBB, Abdulsalami, Gusau

Da yake zantawa da daily trust kan farashin man fetur din, Kakakin Hukumar NNPC, Olufemi Soneye, ya ce, “Mun yi nasarar fara lodin man fetur a matatar Dangote a yau. Batun cewa mun sayi man fetur din akan Naira 760 a kowace lita ba gaskiya ba ne. Wannan lodin na farko, daga matatar Ɗangote sun sayi kowacce lita akan Naira 898 ne.”

Ya shaida wa daily trust cewa, ya zuwa lokacin hada wannan rahoton an yi lodin manyan motoci sama da 70.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...