NNPC Ya Magantu Kan Wahalar Mai A Nigeria

Date:

Daga Kamal Yahaya Zakaria

 

Kamfanin mai na Nigeria NNPC ya ce ya damu matuka bisa yadda ake fuskantar karancin man fetur a wasu sassan Nigeria.

Kamfanin ya bayyana hakan ne a Cikin wata sanarwa da Olufemi Soneye
Babban Jami’in Sadarwa na Kamfanin
Kamfanin mai na NNPC Ltd sanyawa hannu.

Yanzu-yanzu: Tinubu zai tafi kasar Faransa

Ya danganta matsalar da kalubalen aiki rarraba man fetur din.

Kamfanin na NNPCL yana kira ga masu ababen hawa da su kara hakuri, yana aiki ba dare ba rana tare da masu ruwa da tsaki don shawo kan matsalar.

Zargin Sayo Magani: Jam’iyyar APC ta yi wa gwamnatin Kano raddi kan rahoton Dan Bello

Al’ummar wasu sassan Nigeria dai na fuskantar ƙarancin man fetur wanda hakan ya sanya ake sayar da man daga kan Naira 800 har yanzu Naira 950.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sarkin Kano na 15 ya gana da Shugaba Tinubu kan rikicin Rimin Zakara

    Mai Martaba Sarkin Kano na 15 Alhaji Aminu Ado...

Da dumi-dumi: Tinubu ya baiwa sakataren jam’iyyar APC na Kano mukami

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Sakataren jam’iyyar APC na jihar Kano,...

Gwamnatin Kano ta haramtawa yan kwangila zuwa ma’aikatar kananan hukumomi ta jihar – Kwamishina

Gwamnatin kano ta ja kunnen yan kwangilar ayyukan kananan...

Iftila’i: Almajirai 17 sun kone kurmus 15, sun jikkata sanadiyya wata gobara

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Wata gobara da ta tashi ta...