Yanzu-yanzu: Gwamnan Kano ya Sauke Shugaban Hukumar Haraji Tare da Nada Sabo

Date:

Daga Hafsat Lawan Sheka

 

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Dr. Zaid Abubakar a matsayin sabon shugaban hukumar tara kudaden haraji ta jihar Kano (KIRS).

Gwamnan ya kuma amince da nadin Kassim Ibrahim a matsayin babban darakta na hukumar tara kudaden harajin.

A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan jihar, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa kadaura24, ya ce sabon tsarin gudanarwar zai fara aiki nan bada dadewa ba .

Karin Haske Kan Wadanda Sabon Harajin Tura Kuɗi da CBN Suka Fito Da Shi Ya Shafa

Sanarwar ta ce tsohon shugaban hukumar tattara kudaden shiga na jihar Kano Alh. Sani Abdulkadir Dambo ya koma aiki a matsayin mai ba gwamna shawara na musamman kan harkokin zuba jari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...