Yanzu-yanzu: Gwamnan Kano ya Sauke Shugaban Hukumar Haraji Tare da Nada Sabo

Date:

Daga Hafsat Lawan Sheka

 

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Dr. Zaid Abubakar a matsayin sabon shugaban hukumar tara kudaden haraji ta jihar Kano (KIRS).

Gwamnan ya kuma amince da nadin Kassim Ibrahim a matsayin babban darakta na hukumar tara kudaden harajin.

A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan jihar, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa kadaura24, ya ce sabon tsarin gudanarwar zai fara aiki nan bada dadewa ba .

Karin Haske Kan Wadanda Sabon Harajin Tura Kuɗi da CBN Suka Fito Da Shi Ya Shafa

Sanarwar ta ce tsohon shugaban hukumar tattara kudaden shiga na jihar Kano Alh. Sani Abdulkadir Dambo ya koma aiki a matsayin mai ba gwamna shawara na musamman kan harkokin zuba jari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...