Yanzu-yanzu: Allah ya yiwa Jarumar kannywood Daso Rasuwa

Date:

Daga Halima Musa Sabaru

 

Allah yayiwa fitacciyar jarumar fina-finan hausa Saratu Gidado Daso rasuwa tun da asubahin wannan rana ta talata.

Ka Yi Aikin Dake Gabanka Ka Rabu Da Ganduje – Kwankwaso Ya Fadawa Abba Gida-gida

Wani Kani a wurin Jarumar mai suna Mustapha Ibrahim chigari ya shaidawa Majiyar kadaura24 cewar Marigayir a yau talata ma sai da ta dauki azumi bayan ta yi sahur ta yi sallah tace kowa dake Gidan ya je ya Kwanta ya huta sai da safe. Yace bayan goma na shafe aka ga bata tashi ba shi ne aka je domin a tashe ta ashe tuni Allah ya karbi ranta.

Rahotannin da kadaura24 ta samu sun tabbatar da cewa za,ayi, jana’izarta da karfe 4:30 na yamma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta sake maka Ganduje da ya’yansa a gaban Kotu

Gwamnatin jihar Kano ta kai tsohon gwamnan jihar, Dr....

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta koka da kalaman mataimakin gwamnan Kano

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Najeriya (NANNM) reshen...

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...