Yanzu-yanzu: Allah ya yiwa Jarumar kannywood Daso Rasuwa

Date:

Daga Halima Musa Sabaru

 

Allah yayiwa fitacciyar jarumar fina-finan hausa Saratu Gidado Daso rasuwa tun da asubahin wannan rana ta talata.

Ka Yi Aikin Dake Gabanka Ka Rabu Da Ganduje – Kwankwaso Ya Fadawa Abba Gida-gida

Wani Kani a wurin Jarumar mai suna Mustapha Ibrahim chigari ya shaidawa Majiyar kadaura24 cewar Marigayir a yau talata ma sai da ta dauki azumi bayan ta yi sahur ta yi sallah tace kowa dake Gidan ya je ya Kwanta ya huta sai da safe. Yace bayan goma na shafe aka ga bata tashi ba shi ne aka je domin a tashe ta ashe tuni Allah ya karbi ranta.

Rahotannin da kadaura24 ta samu sun tabbatar da cewa za,ayi, jana’izarta da karfe 4:30 na yamma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Za mu kashe Sama da Naira miliyan 105. Dan Bunkasa Harkar ilimi a karamar hukumar Dala – Hon Surajo Imam

Daga Sani Idris maiwaya   Shugaban karamar hukumar Dala Alhaji Surajo...

Zaben 2027: Kwankwaso ya bugi kirji

Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tsohon gwamnan jihar Kano, ya...

Sha’aban Sharada ya sami sabon mukami

Daga Sharifiya Abubakar   Kungiyar ‘yan majalisun dake kula da tsaro...

Dan Majalisar NNPP ya fice daga jam’iyyar zuwa APC

  Yusuf Galambi dan majalisar wakilai ya sauya sheka daga...