Ramadan: Abubuwan da ya kamata ku sani game da Khatamar Al-Qur’ani ta bana a masallacin Harami

Date:

Daga Halima Musa Sabaru

 

Hukumomi a kasar Saudiyya sun bayyana cewa shugaban limaman Harami Sheikh Abdur Rahman As Sudais ne zai jagoranci Khatamar Al-Qur’ani mai girma ta wannan Azumin na Ramadan 2024/1445.

Shehun Malamin shi ne zai jagoranci sallar tarawi ta karshe a wannan wata a masallacin Haramin makka wadda za’a gudanar a wannan rana ta lahadi .

Hajjin Bana: NAHCON ta bayyana adadin maniyyatan Najeriya da za su sauke farali a 2024

Abubunwan da ya Kamata masallata a masallacin Haramin makka su sani :

1. Karatun Khatamar Al Qur’an zai kasance tsawon mintuna 30

2. Za’a fara Addu’o’i nan take bayan an kammala karanta suratun Nas

Dan majalisar dokokin jihar kano Ibrahim kundila ya rasu

Wannan dai shi ne karo na 34 a jere duk shekara Sheikh Sudais ne ke gudanar da karatun Khatam Al-Qur’ani tare da yin addu’o’i na musamman.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...