Allah Ya Yiwa Guda Cikin Jaruman Fim din Dadin Kowa Rasuwa

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Sulaiman

 

Allah ya yiwa Jaruma a Cikin Shirin dadin kowa na tashar Arewa24 Fatima Sa’id wacce aka fi sani da Bintu rasuwa a wannan rana ta lahadi.

Ƴan uwan jarumar ne suka tabbatar wa Manema labarai rasuwar ta ta bayan fama da jinya.

Shugabannin Kananan hukumomi 3 a Kano sun fice daga APC zuwa NNPP

Tuni dai aka yi jana’izarta a unguwar Gunduwawa da ke Kano, kuma abokan sana’arta na ci gaba da jimamin rashinta.

 

Bayan Shirin Dadin Kowa Jarumar ta taka rawa a wasu Fina-Finan masana’antar kannywood da dama.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Ganduje ya yi murabus daga shugaban jam’iyyar APC na kasa

Daga Abdullahi Shu Shugaban jam'iyyar APC na kasa Abdullahi Umar...

Murtala Sule Garo Ya Taya Al’ummar Musulmi Barka da Shigowar Sabuwar Shekarar Musulunci ta 1447AH

    Tsohon dan takarar mataimakin gwamnan jihar Kano, Alhaji Murtala...

Tinubu zai mayar da Fubara kan kujera gwamnan Rivers amma ya gindaya masa sharadi- Rahoto

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da mayar...

Yadda Makarantar JSS Unguwa uku dake K/H Tarauni ta Zama mafakar shaye-shaye da yan daba

Daga Mubina Ahmad Galadanchi Wasu daga cikin al'ummar unguwar unguwa...