Allah Ya Yiwa Guda Cikin Jaruman Fim din Dadin Kowa Rasuwa

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Sulaiman

 

Allah ya yiwa Jaruma a Cikin Shirin dadin kowa na tashar Arewa24 Fatima Sa’id wacce aka fi sani da Bintu rasuwa a wannan rana ta lahadi.

Ƴan uwan jarumar ne suka tabbatar wa Manema labarai rasuwar ta ta bayan fama da jinya.

Shugabannin Kananan hukumomi 3 a Kano sun fice daga APC zuwa NNPP

Tuni dai aka yi jana’izarta a unguwar Gunduwawa da ke Kano, kuma abokan sana’arta na ci gaba da jimamin rashinta.

 

Bayan Shirin Dadin Kowa Jarumar ta taka rawa a wasu Fina-Finan masana’antar kannywood da dama.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta sake maka Ganduje da ya’yansa a gaban Kotu

Gwamnatin jihar Kano ta kai tsohon gwamnan jihar, Dr....

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta koka da kalaman mataimakin gwamnan Kano

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Najeriya (NANNM) reshen...

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...