Zaben Cike Gurbi: INEC ta Magantu Kan Sace Akwatunan Zabe a Kano

Date:

 

Hukumar zaɓen Najeriya ta ce tana sanya idanu tare da gudanar da bincike kan wasu rahotonnin samun hatsaniya a zaɓukan cike giɓi da ake gudanarwa wasu jihohin ƙasar.

Cikin wata sanarwa da INEC ɗin ta wallafa a shafinta na X, ta ce ta samu rahoton cewa wasu ɓata gari sun sace kayayyakin zaɓe a wasu wurare a jihohin Kano da Akwa Ibom da kuma Enugu.

Sakon Rundunar Yan sandan Kano ga Al’umma Game da Zaɓen da Za’a Yi Gobe Asabar

Sanarwar INEC ɗin ta ce an samu tsaiko a rumfuna 10 na ƙananan hukumomin Kunchi da Tsanyawa a jihar Kano, inda ake gudanar da zaɓen ‘yan majalisun dokokin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan Amincewar Kasar Saudia , an Sanya Ranar Binne Aminu Dantata a Madina

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid...

Rashin Alhaji Aminu Dantata Babban Rashi ne ga harkokin kasuwanci a Duniya – Salbas

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Babban kamfani a masana'antar mai a...

NNPPn Kano ta bayyana matsayar Kwankwaso kan batun yi wa Tinubu mataimaki a 2027

Shugabanin bangarori biyu na jam’iyyar NNPP a jihar Kano,...

A Gaggauce: Fadar shugaban Kasa ta musanta murabus din Sakataren gwamnatin tarayya

Daga Rahama Umar Kwaru Fadar shugaban Kasa ta musanta labarin...