Rashin Tsaro: Gwamnatin Filato ta Sanya Dokar Hana Fita

Date:

 

Gwamnan jihar Filato, Calbe Mutfwang ya ayyana dokar hana fita – daga safe zuwa dare a karamar hukumar Mangu.

Dokar za ta soma aiki nan take.

Matakin na kunshe cikin sanarwar da daraktan yada labarai da harkokin al’umma na jihar, Gyang Bere ya sanyawa hannu.

Siyasar Kano: Tinubu Ya Baiwa Kwankwaso da Ganduje Umarni

Ya ce an dauki matakin ne saboda tabarbarewar harkokin tsaro a yankin.

Sanarwar ta kara da cewa “gwamna Mutfwang ya dauki matakin bayan tuntuba da ya yiwa hukumomin tsaro.”

Muna daukar matakan dakatar da dauke wasu hukumomin gwamnatin tarayya zuwa Lagos – Sanatocin Arewa

Matsalar tsaro na ci gaba da karuwa a jihar ta Filato. Ko a baya-bayan nan an kai wasu jerin hare-hare da suka yi sanadin mutuwar fiye da mutum 100 da jikkatar wasu da dama. An kuma kona wasu gidaje.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Aminu Dantata: Duniyar Kasuwanci ta yi Babban Rashi – Shugaban Kamfanonin Gerawa

Shugaban rukunonin Gerawa group of Companies Dr. Ibrahim Muhammad...

Da dumi-dumi: Wasu kungiyoyin APC a Kano sun fara kiraye-kirayen Abdullahi Abbas ya sauka daga shugaban jam’iyyar

Daga Hafsat Abdullahi Muhammad Kungiyoyin jam'iyyar APC da suka hadar...

Bayan Amincewar Kasar Saudia , an Sanya Ranar Binne Aminu Dantata a Madina

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid...

Rashin Alhaji Aminu Dantata Babban Rashi ne ga harkokin kasuwanci a Duniya – Salbas

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Babban kamfani a masana'antar mai a...