Rashin Tsaro: Gwamnatin Filato ta Sanya Dokar Hana Fita

Date:

 

Gwamnan jihar Filato, Calbe Mutfwang ya ayyana dokar hana fita – daga safe zuwa dare a karamar hukumar Mangu.

Dokar za ta soma aiki nan take.

Matakin na kunshe cikin sanarwar da daraktan yada labarai da harkokin al’umma na jihar, Gyang Bere ya sanyawa hannu.

Siyasar Kano: Tinubu Ya Baiwa Kwankwaso da Ganduje Umarni

Ya ce an dauki matakin ne saboda tabarbarewar harkokin tsaro a yankin.

Sanarwar ta kara da cewa “gwamna Mutfwang ya dauki matakin bayan tuntuba da ya yiwa hukumomin tsaro.”

Muna daukar matakan dakatar da dauke wasu hukumomin gwamnatin tarayya zuwa Lagos – Sanatocin Arewa

Matsalar tsaro na ci gaba da karuwa a jihar ta Filato. Ko a baya-bayan nan an kai wasu jerin hare-hare da suka yi sanadin mutuwar fiye da mutum 100 da jikkatar wasu da dama. An kuma kona wasu gidaje.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...