Da dumi-dumi: Tinubu ya Baiwa Jarumin Kannywood Ali Nuhu Mukami

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

Shugaban Kasar Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya amince da nadin shahararrin dan Wasan Hausa na masana’antar kannywood Ali Nuhu a matsayin shugaban hukumar Fina-Finai ta kasar.

Naɗin nasa na cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Najeriya, Ajuri Ngelale ya fitar ranar Juma’a.

Cikakken Bayanin Hukuncin da Kotun Ƙoli ta Yanke Kan Shari’ar Zaɓen Gwamnan Kano

Ali Nuhu dai ya yi fice a harkar fina-finai a Kannywood da Nollywood.

Bayan Ali Nuhu akwai wasu mutane goma (10) da shugaban kasar ya nada su a wasu hukumomi da ma’aikatu dake karkashin ma’aikatar al’adu ta Nigeria.

Sanarwar ta bukaci wadanda aka nada din da suyi amfani da kwarewarsu wajen ciyar da hukumomin da aka tura su gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rusau: Kwankwaso ya bukaci gwamnan Kano ya biya diyyar mutanen da aka kashe a Rimin Zakara

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jigon jam’iyyar APC a jihar Kano,...

Za mu karawa Limamai, Ladanai da Na’ibansu alawus na wata-wata – Shugaban Karamar hukumar Dala

Daga Sani Idris maiwaya   Shugaban karamar hukumar Dala Alhaji Suraj...

Zargin kisa a R/Zakara: Gwamnatin Kano za ta kafa kwamiti – Waiya

Gwamnatin jihar Kano, ta ce za ta gudanar da...

Majalisar Dokokin Kano ta yi Doka kan masu tufar da yawu da majina a titi

Majalisar Dokokin jihar Kano ta amince da dokar cin...