Wasan Sada Zumunci: Kano Correctional Tigers Sun Lallasa Ma’aikatar Shari’a ta Kano da Ci 6-1

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Kungiyar Kwallon Kafa ta Ajiya da Gyaran Hali ta kasa Reshen Jihar Kano wato FC Kano Correctional Tigers ta Lallasa takwararta ta Ma’aikatar Shari’a Reshen Jihar Kano da Ci 6-1.

Kadaura24 ta rawaito tun mintuna 45 na Farko wasan Kungiyar ta Correctional Tigers ta Zura Kwallaye 3 ta hannun dan wasan gabanta Mai suna sadik.

Talla

Wanda bayan dawowa daga hutun Rabin Lokaci Kungiyar ta Kara zura Kwallaye 3 ta hannun dan wasanta Mai suna Jameel Tarauni a ragar ta Kungiyar Kwallon Kafa ta Ma’aikatar Shari’a ta Kano.

Wakokin Kannywood 5 Da Suka Fi Shahara A 2023

Wanda a mintuna na 80 na wasan ita ma Kungiyar Kwallon Kafar ta Ma’aikatan Shari’a ta Zurawa Kungiyar ta Ajiya da Gyaran Hali Kwallo 1 a ragar ta FC Correctional Tigers.

A karshe Kaftin din Kungiyar ta Gidan gyaran hali Inspector Abbas Abubakar musa ya yabawa ‘Yan wasansa yadda suka samu gagarumar Nasara a wasan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...

Majalisu na neman sauya lokacin zabuka a Nigeria

Majalisar Dokoki Ta Ƙasa Ta Gabatar Da Kudirin Sauya...

Kungiyar Lauyoyi yan asalin jihar Kano sun mika korafi ga kasashen Amuruka Ingila da UN kan zargin kisan a Tudun Wada

Kungiyar Lauyoyin Yan Asalin Jihar Kano (National Forum of...

Da dumi-dumi: ASUU ta sanar da ranar da zata fara yajin aiki

Shugabancin Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta umurci...