Wasan Sada Zumunci: Kano Correctional Tigers Sun Lallasa Ma’aikatar Shari’a ta Kano da Ci 6-1

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Kungiyar Kwallon Kafa ta Ajiya da Gyaran Hali ta kasa Reshen Jihar Kano wato FC Kano Correctional Tigers ta Lallasa takwararta ta Ma’aikatar Shari’a Reshen Jihar Kano da Ci 6-1.

Kadaura24 ta rawaito tun mintuna 45 na Farko wasan Kungiyar ta Correctional Tigers ta Zura Kwallaye 3 ta hannun dan wasan gabanta Mai suna sadik.

Talla

Wanda bayan dawowa daga hutun Rabin Lokaci Kungiyar ta Kara zura Kwallaye 3 ta hannun dan wasanta Mai suna Jameel Tarauni a ragar ta Kungiyar Kwallon Kafa ta Ma’aikatar Shari’a ta Kano.

Wakokin Kannywood 5 Da Suka Fi Shahara A 2023

Wanda a mintuna na 80 na wasan ita ma Kungiyar Kwallon Kafar ta Ma’aikatan Shari’a ta Zurawa Kungiyar ta Ajiya da Gyaran Hali Kwallo 1 a ragar ta FC Correctional Tigers.

A karshe Kaftin din Kungiyar ta Gidan gyaran hali Inspector Abbas Abubakar musa ya yabawa ‘Yan wasansa yadda suka samu gagarumar Nasara a wasan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...