NJC ta amince da ƙarin girma ga alkalin da ya yanke hukuncin zaɓen gwamnan Kano a kotun daukaka kara

Date:

Hukumar Kula da Fannin Shari’a ta Ƙasa, NJC ta amince da ƙarin girma zuwa alkalancin kotun koli ga Moore Aseimo A. Adumein, alkalin da ya yanke hukuncin zaɓen gwamnan Kano mai cike da rudani.

A wata sanarwa da Daraktan Yaɗa Labarai na NJC, Soji Oye, ta ce an amince da ƙarin girma ga Adumein, da sauran wasu alkalai da aka daga likafarsu zuwa kotun ƙoli.

Talla

Oye ya ce za a rantsar da alkalin da aka yi wa ƙarin girma bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da majalisar Dattawa sun amice.

Dalilin da yasa kotu ta bada umarnin rufe asusun gwamnatin Kano

Ya ce sauran shugabannin kotuna da aka yi wa ƙarin girma, za a rantsar da su ne bayan gwamnonin jihar da majalisar jihar su sun tantance da amincewa da su.

 

Daily Nigerian

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Masarauta: Gwamnatin Kano ta Bayyana Matsayarta Kan Hukuncin Kotu

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Kwamishinan Shari’a na Jihar Kano kuma...

Da dumi-dumi: Gwamnan Kano ya tura tawaga mai karfi wajen Abba Ganduje

Daga Rahama Umar Kwaru   Babban Daraktan Hukumar Samar da Wutar...

Wata sabuwa: Sanata Barau Jibrin ya gana da Baffa Bichi da Muhd Diggol

Tsohon sakataren gwamnatin Jihar Kano Dakta Abdullahi Baffa Bichi...

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...