Da dumi-dumi: Gwamnan Kano Abba Kabir ya nada wanda zai kula da ofishin sakataren gwamnatin jihar

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya umurci shugaban ma’aikatan Abdullahi Musa da ya kula da ofishin sakataren gwamnatin jihar Kano.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar yau a Kano.

Talla

Nadin ya biyo bayan hutun jinya da SSG Dr. Abdullahi Baffa Bichi ya tafi kasar Saudiyya domin neman lafiya.

Dalilin da yasa kotu ta bada umarnin rufe asusun gwamnatin Kano

A wata takarda mai dauke da sa hannun shugaban ma’aikatan fadar gwamna Hon. Shehu Wada Sagagi, Shugaban Ma’aikata zai cigaba da kula da ofishin sakataren gwamnatin har sai Dr. Baffa Bichi ya dawo nan da ‘yan makonni masu zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ba zaben 2027 ne a gaba na ba – Tinubu

    Fadar shugaban Najeriya ta bayyana cewa shugaba Bola Tinubu...

Rikicin Masarauta: Gwamnatin Kano ta Bayyana Matsayarta Kan Hukuncin Kotu

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Kwamishinan Shari’a na Jihar Kano kuma...

Da dumi-dumi: Gwamnan Kano ya tura tawaga mai karfi wajen Abba Ganduje

Daga Rahama Umar Kwaru   Babban Daraktan Hukumar Samar da Wutar...

Wata sabuwa: Sanata Barau Jibrin ya gana da Baffa Bichi da Muhd Diggol

Tsohon sakataren gwamnatin Jihar Kano Dakta Abdullahi Baffa Bichi...