Da dumi-dumi: Gwamnan Kano Abba Kabir ya nada wanda zai kula da ofishin sakataren gwamnatin jihar

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya umurci shugaban ma’aikatan Abdullahi Musa da ya kula da ofishin sakataren gwamnatin jihar Kano.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar yau a Kano.

Talla

Nadin ya biyo bayan hutun jinya da SSG Dr. Abdullahi Baffa Bichi ya tafi kasar Saudiyya domin neman lafiya.

Dalilin da yasa kotu ta bada umarnin rufe asusun gwamnatin Kano

A wata takarda mai dauke da sa hannun shugaban ma’aikatan fadar gwamna Hon. Shehu Wada Sagagi, Shugaban Ma’aikata zai cigaba da kula da ofishin sakataren gwamnatin har sai Dr. Baffa Bichi ya dawo nan da ‘yan makonni masu zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...