Muhimmiyar Sanarwa Daga Gwamnatin Jihar Kano

Date:

Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!!

Ana sanar da jama’a cewa In Shaa ALLAH gobe Alhamis za’a rufe gadar sama ta kofar Nassarawa zuwa gidan gwamnati, da kuma ta Obasanjo saboda wasu ayyuka da za a yi a gadojin.

Talla

Saboda haka ake sake tunatar da al’ummar jihar Kano musamman masu bin wannan hanya cewa za’a rufe wadannan gadoji, sannan kuma za’a bude hanyar kasa saboda kulle saman na dan wani lokaci da za’a yi.

Minista Wike ya Magantu kan Zargin yiwa addinin musulunci zagon kasa a Abuja

Muna godiya bisa goyon baya da al’ummar jihar Kano ke bamu a ko da yaushe.

Talla

ALLAH Ya taimaki jihar Kano da kuma gwamnan Kano Engr Abba K. Yusuf.

Sanarwa:
Engr Marwan Ahmad
Kwamishinan ayyuka da gidaje na jihar Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...