Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano ya Kori kwamishinan kasa da mai bashi shawara kan harkokin Matasa

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Gwamnatin jihar kano ta ce ya kori kwamishinan ma’aikatar kasa da safayo ta jihar kano Adamu Kibiya da mai baiwa gwamnan Shawara akan harkokin Matasa Amb. Yusuf Imam Wanda aka fi sani da Ogan Boye.

Talla

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito a jiya Alhamis yayin addu’o’in da yan jam’iyyar NNPP suka gudanar a kano, an jiyo kwamishinan da Oga Boye suna kalaman tunzura al’umma kan Shari’ar zaɓen gwamnan Kano da ake dakon hukunci daga alkalan Kotunan sauraren kararrakin zaben gwamnan kano.

Kwamishinan yada labarai na jihar kano Baba Halilu Dantiye ne ya bayyana hakan yayin taron manema labarai a daren juma’ar nan.

Ƙarin bayani na nan tafe

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Za mu karawa Limamai, Ladanai da Na’ibansu alawus na wata-wata – Shugaban Karamar hukumar Dala

Daga Sani Idris maiwaya   Shugaban karamar hukumar Dala Alhaji Suraj...

Zargin kisa a R/Zakara: Gwamnatin Kano za ta kafa kwamiti – Waiya

Gwamnatin jihar Kano, ta ce za ta gudanar da...

Majalisar Dokokin Kano ta yi Doka kan masu tufar da yawu da majina a titi

Majalisar Dokokin jihar Kano ta amince da dokar cin...

Sanata Barau zai baiwa dalibai 1,000 tallafin karatu a Kano ta tsakiya da ta Kudu

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau...