Nijar ta umarci ‘yan sanda su fitar da jakadan Faransa daga ƙasar

Date:

 

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta bayar da umurnin fitar da jakadan Faransa da ke ƙasar, inda ta ce a yanzu ya rasa kariyarsa ta diflomasiyya.

 

Mista Sylvain Itte ya ci gaba da zama a Nijar duk da cikar wa’adin sa’o’i 48 da aka ba shi na ya fice daga cikin ƙasar a ranar Juma’ar da ta gabata.

Talla

BBC Hausa ta rawaito Sai dai gwamnatin Faransa ta bayyana cewa jakadanta a Nijar bai zai fice daga ƙasar ba saboda gwamnatin sojojin ba ta da hallaci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar almajirai da yaran da ba sa zuwa Makaranta ta kaddamar da yi wa yaran da ba sa zuwa Makaranta Rijista a Kano

Daga Saminu Ibrahim Magashi   Hukumar kula da almajirai da yaran...

Da gudu zan karɓi tayin kujerar mataimakin shugaban ƙasa – Barau Jibrin

Daga Isa Ahmad Getso Mataimakin shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata...

Inganta tsaro: Shugaban K/H Tarauni ya ba da fili domin gina ofishin Civil Defence a karkasara

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Shugaban karamar hukumar Tarauni, Alhaji Ahmed...

Gwamnan Kano ya yi sabbin nade-nade

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya nada Malam...