Gwamnan Kano ya yi sabbin nade-nade

Date:

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya nada Malam Adamu Yusuf Tofa a matsayin Babban Mai taimaka masa na musamman kan Ilimin Tsangaya, da kuma Hon.Surajo Ahmad Chedi a matsayin mai bashi shawara kan ci gaban harkokin alʼummar karkara.

Wannan na cikin wata sanarwa da Babban Darkatn Yaɗa Labaran Gwamnam Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya sanyawa hannu kuma ya aikowa Kadaura24.

InShot 20250309 102512486
Talla

Sanarwar ta ce Malam Tofa tsohon mataimakin shugaban karamar hukumar Tofa ne, Kuma kwararre a ilimin addinin Musulunci da tsarin Tsangaya.

Gwamnatin Kano ta bada hutun sabuwar shekarar Musulunci

Haka kuma Hon.Chedi tsohon kansila ne mai gogewa a harkokin al’umma.

 

Sanarwar ta Kara dacewa Gwamnan na ganin waɗannan nade-naden na daga cikin matakan kara shigar da kowa a tafiyar gwamnati, musamman jama’ar karkara da masu bukata ta musamman.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...

Tinubu ka fadawa yan Nigeria Inda ka tsaya har kwana 5 bayan taron BRICS – ADC

    Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC ta soki Shugaban...

Da dumi-dumi: Yadda akai Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello

Rahotannin sun tabbatar da cewa jami'an tsaro a Nigeria...